Sheikh Zakzaky (H) Ya Baiyanawa Duniya Manufarsa.


 “Sheikh Zakzaky (H) ya bayyanawa Al'ummah cikakken saƙon da'awarsa kamar haka.... ”

“Kamar yadda Bature baiyi mana wayo ba, yace kafirci ya komar damu to muma musulunci zamu koma”. 


“Musulunci daman Shine  jinin mu shine gadon mu  shine alfaharin mu”. 


“Tayi wu wani yace Ohoo! To zaka 6alle  arewa ne?  Sae muce aa mu musulunci muka ce maka xamuyi, musulunci kuma ba ruwanshi da kudu ba ruwanshi da arewa”. 

 

“Musulunci a wajensa addini ne na Allah duka  kasa  kuma ta Allah ce”. 


—Sheikh zakzaky (H).

Islamicnewupdate.com

Comments

Popular posts from this blog

Tawagar Jonathan ta gana da hamɓararren shugaban Mali

دعاء المشلول‌

Malaman da ba sa goyon bayan malamai su shiga siyasa